نتائج البحث: 6236
|
ترتيب الآية | رقم السورة | رقم الآية | الاية |
2710 | 23 | 37 | إن هي إلا حياتنا الدنيا نموت ونحيا وما نحن بمبعوثين |
| | | "Rãyuwa ba ta zama ba fãce rãyuwarmu ta dũniya, munã mutuwa kuma munã rãyuwa, kuma ba mu zama waɗanda ake tãyarwa ba." |
|
2711 | 23 | 38 | إن هو إلا رجل افترى على الله كذبا وما نحن له بمؤمنين |
| | | "Bai zama kõwa ba fãce namiji, ya ƙirƙira ƙarya ga Allah, kuma ba mu zama, sabõda shi, mãsu ĩmãni ba." |
|
2712 | 23 | 39 | قال رب انصرني بما كذبون |
| | | Ya ce: "Ya Ubangijĩna! Ka taimake ni sabõda sun ƙaryatã ni." |
|
2713 | 23 | 40 | قال عما قليل ليصبحن نادمين |
| | | Ya ce: "Daga abu kaɗan, lalle ne zã su wãyi gari sunã mãsu nadãma." |
|
2714 | 23 | 41 | فأخذتهم الصيحة بالحق فجعلناهم غثاء فبعدا للقوم الظالمين |
| | | Sai tsãwa ta kãma su da gaskiya, sai Muka sanya su tunkuɓa. Sabõda haka nĩsa ya tabbataga mutãne azzãlumai! |
|
2715 | 23 | 42 | ثم أنشأنا من بعدهم قرونا آخرين |
| | | Sa'an kuma Muka ƙãga halittar wasu ƙarnõni dabam daga bayãnsu. |
|
2716 | 23 | 43 | ما تسبق من أمة أجلها وما يستأخرون |
| | | Wata al'umma bã ta gabãtar ajalinta, kuma bã zã su jinkirta ba. |
|
2717 | 23 | 44 | ثم أرسلنا رسلنا تترى كل ما جاء أمة رسولها كذبوه فأتبعنا بعضهم بعضا وجعلناهم أحاديث فبعدا لقوم لا يؤمنون |
| | | Sa'an nan kuma Muka aika da ManzanninMu jẽre a kõda yaushe Manzon wata al'umma ya jẽ mata, sai su ƙaryata shi, sabõda haka Muka biyar da sãshensu ga sãshe, kuma Muka sanya su lãbãrun hĩra. To, nĩsa ya tabbata ga mutãne (waɗanda) bã su yin ĩmãni! |
|
2718 | 23 | 45 | ثم أرسلنا موسى وأخاه هارون بآياتنا وسلطان مبين |
| | | Sa'an nan kuma Muka aika Mũsã da ɗan'uwansa Hãrũna, game da ãyõyinMu da, dalĩli bayyananne. |
|
2719 | 23 | 46 | إلى فرعون وملئه فاستكبروا وكانوا قوما عالين |
| | | Zuwa ga Fir'auna da majalisarsa, sai suka kangara, alhãli sun kasance mutãne ne marinjãya. |
|